Political
October 25, 2023
A Gobe Alhamis ake saran Kotun Koli zata yanke hukuncin wadanda sukai takarar shugabancin kasar Najeriya abisa kalubalantar nasarar Tinubu

Kotun Æ™oli ta sanya gobe Alhamis domin raba gardama tsakanin shugaba Bola Tinubu, Atiku Abubakar da kuma Peter Obi. …